Trending Now
2019: Kungiyoyi 20 sun nemi Attahiru Bafarawa ya fito takarar Shugaban...
Kimanin kungiyoyin matasa guda 20 ne daga Arewacin Najeriya suka nemi Alhajai Attahiru Bafarawa ya fito neman takarar Shugabancin kasarnan a shekarar 2019,kungiyoyin sun...
Sabuwar na’urar da zata taimakawa mutum ya kashe kansa
An kirkiro wata na'ura da aka yi da kimiyyar 3D wacce aka sa ma suna Sarco wanda mutum zai iya amfani da na'urar domin...
TATTAUNAWA: Yadda muka kafa kasuwar yanar gizo da babu irin ta...
Jaridar Daily Naigerian Hausa ta yi wata tattaunawa ta musamman da hazikin matashi mai himma da kokarin bunkasa harkar kasuwanci da saye da sayarwa...
Gwamnan Jigawa Badaru zai jagoranci kwamitin shirya taron APC na kasa
Uwar jam'iyyarAPC ta kasa, a ranar Lahadi ta bayar da sanarwar kafa wani kwamiti wanda zai jagoranci shirya taron kasa na jam'iyyar, wanda Gwamnan...
MACE MAI KAMAR MAZA: Hajiya Balaraba Sanusi Gusau, Uwar Marayu
Daga Aliyu Jibiya
Wannan wata baiwar Allah ce, wacce ta shekara ashirin tana kula da yaran da ake zubarwa a titi; sai ta dauke su...
Yau shekaru 35 da rasuwar Malam Aminu Kano: Tarihinsa a takaice
Daga Hassan Y.A. Malik
An haifi Malam Aminu Kano a shekarar 1920 a cikin birnin Kano.
Marigayi malam Aminu kano ya yi karatun Al-Qur’ani mai tsarki a...
Sojoji sun cafke wani dan leken asirin masu aikata kashe-kashe a...
Daga Hassan Y.A. Malik
Rundunar sojojin bataliya ta 93, a jiya Lahadi ta cafke wani wanda a ke zargi da cewa dan leken asirin masu...
Malaysia zata daure duk wanda aka samu da yada labarin karya...
Daga Hassan Y.A. Malik
Gwamnatin kasar Malaysia a yau Litinin ta fitar da wata doka da nufin kawo karshen yada labaran kanzon kurege a fadin...
Wenger ya tabbatar da cewar zai bar kulab din Arsenal a...
Daga Abba Ibrahim Wada Gwale
Mai koyar da yan wasan Arsenal, Arsene Wenger, yace, zai bar qungiyar a qarshen kakar bana, bayan da ya shafe...
LATEST ARTICLES
2019: Kungiyoyi 20 sun nemi Attahiru Bafarawa ya fito takarar Shugaban kasa
Kimanin kungiyoyin matasa guda 20 ne daga Arewacin Najeriya suka nemi Alhajai Attahiru Bafarawa ya fito neman takarar Shugabancin kasarnan a shekarar 2019,kungiyoyin sun...
Wenger ya tabbatar da cewar zai bar kulab din Arsenal a karshen shekarar nan
Daga Abba Ibrahim Wada Gwale
Mai koyar da yan wasan Arsenal, Arsene Wenger, yace, zai bar qungiyar a qarshen kakar bana, bayan da ya shafe...
Buhari ka nemi afuwar matasan Najeriya – Sanata Shehu Sani
Sanata mai wakiltar jihar Kaduna ta tsakiya a majalisar dattawan Najeriya, Shehu Sani yayi kira ga matasan Najeriya da su yunkuro domin kwace ragamar...
Sabuwar na’urar da zata taimakawa mutum ya kashe kansa
An kirkiro wata na'ura da aka yi da kimiyyar 3D wacce aka sa ma suna Sarco wanda mutum zai iya amfani da na'urar domin...
‘Yan bindiga sun kashe wasu masu aikin gini su 4 a jihar Filato
Wasu 'yan bindiga a ranar Laraba sun kashe wasu masu aikin gina hanya su hudu a Angwan-Rogo dake Jebu-Miango a yankin karamar hukumar Bassa...
Kotu na shakkun gaskiyar rashin lafiyar Olisa Metuh
Babban kotun tarayya dake Abuja, ta nuna shakkunta game da gaskiyar halin da Olisa Metuh yake ciki na rashin lafiya, kotun na da shakkun...